You need to enable JavaScript to run this app.
Tsallake zuwa shafin jadawali
Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Bidiyo
Shirye-shiryen DW Hausa
Yankuna
Najeriya
Nijar
Afirka ta Yamma
Sassa
Siyasa
Zamantakewa
Wasanni
Mayar da hankali
Ilimin Fasahar Zamani
Shirye-shiryen DW Hausa
Bidiyo
Talabijin kai tsaye
Talla
Najeriya
Najeriya kasa ce da ke yammacin Afirka kuma ta na kan gaba wajen yawan al'umma a nahiyar Afirka.
Tsallake zuwa bangare na gaba Duk abin da ya shafi wannan maudu'i
Duk abin da ya shafi wannan maudu'i
Shirin Yamma 27.06.2025
Shirin Yamma 27.06.2025
Najeriya ta zama kasa ta 12 mafi talauci a duniya
Shekaru biyu bayan kaddamar da jerin sauye-sauye ga fannin tattalin arziki, Najerya na dada fadawa cikin ja'ibar talauci
Najeriya: Saka hannu kan sabuwar dokar haraji
Bayan share tsawon lokaci ana takkadama, gwamnatin Najeriya ta kai ya zuwa sabon tsarin haraji a kasar.
Dandalin Matasa: 26.06.2025
Matsalar ta'ammali da miyagun kwayoyi tsakanin matasa
Ina makomar kungiyar ECOWAS?
Shugaban Saliyo ya karbi shugabancin ECOWAS a lokaci mai matuƙar wahala da kalubale a tarihin kungiyar tsawon shekaru 50
Shirin Rana: 26.06.2025
'Yan bindiga sun kashe sojojin Najeriya
Akalla sojoji 17 ne suka mutu a Najeriya bayan da wasu kungiyoyin 'yan bindiga suka kai hari a sansanonin soji uku.
Harin bam ya halaka mutane a jihar Bornon Najeriya
Harin na zuwa kasa da mako guda da aka kai wani harin kunar bakin wake a Borno da ya halaka mutane 12 da jikkata wasu.
Shirin Rana: 25.06.2025
Shirin Safe: 25.06.2025
Najeriya ta yi martani kan kalaman Amurka
Najeriya ta musanta batun yuwuwar kai hari kan 'yan kasar Amurka a kasar, sakamakon rikicin yankin Gabas ta Tsakiya.
Ranar 'yan gudun hijira ta duniya
Albarkacin ranar 'yan gudun hijira ta duniya, mun bibiyi rayuwar matashiya Amina wacce ta girma a gudun hijira, bayan da mayakan Boko Haram suka kashe mahaifinta tun a shekarar 2014.
Shirin Rana: 24.06.2025
Shirin Rana: 23.06.2025
Najeriya: Kokarin kafa jam'iyyar ADA don kalubalantar APC
Hadakar jiga jigan adawar tarayyar Najeriya na neman hadin kai, don tabbatar da sabuwar jam'iyyar ADA kafin zaben kasa.
ECOWAS ta koka da munin matsalolin tsaro a yammacin Afirka
Sabon shugaban ECOWAS shugaban Saliyo Julius Maada Bio ya tabbatar da hakan bayan karbar jagorancinta daga Bola Tinubu.
Shirin Yamma: 22.06.2025
Shirin Rana: 22.06.2025
Shirin Safe: 22.06.2025
Shirin Yamma 21.06.2025
Harin kunar bakin wake ya halaka akalla mutum 12 a Borno
Harin da ya kashe mutane tare da jikkata karin wasu, ya auku ne a garin Konduga na jihar Borno da ke Najeriya.
Shirin Safe 21.06.2025
Shirin Safe 21.06.2025
Shirin Yamma 20.06.2025
Rikicin Najeriya ya dauki hankalin Jaridun Jamus
Jaridun Jamus da ke sharhi kan nahiyar Afirka, sun mayar da hankali kan Najeriya da Sudan ta Kudu da kuma Burundi.
Yan bindiga sun kashe sojojin Nijar sama da 30 a iyakar Mali
Ma'aikatar tsaron Nijar ta ce daruruwan 'yan bindigar sun durfafi sojojin a cikin motoci 8 da babura sama da 200.
Ndume: Wasu na gurbata siyasar Najeriya
Sanata Mohammed Ali Ndume ya bayyana yadda tsarin siyasa da 'yan ba ni na iya ke gurbata harkokin mulki, a Najeriya.
Shin babu labaran karya ne a Najeriya?
Kaso 68 cikin 100 na al'ummar Najeriya, na yin imani da labaran da suka ji ko suka karanta ko kuma suka kalla.
Tinubu ya duba wadanda rikicin Benue ya ritsa da su
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya kai ziyara jihar Benue, inda ya duba marasa lafiya da ke kwance a asibitin Makurdi.
Kirkirarriyar basira na kara kalaman tsana a Najeriya
Najeriya da Majalisar Dinkin Duniya sun bullo da dubarun dakile amfani da kirkirariyar basira wajen yada kalaman tsana.
Shirin Rana 18.06.2025
Shirin Rana 18.06.2025
Manoman Benue na neman a magance matsalar tsaro
A kokarin kauce wa barazanar 'Yanwa, ziyarar da Shugaba Tinubu na Najeriya ke kaiwa Benue ta faranta ran wasu manoma.
Najeriya: Ya makomar tafiyar Tinubu/Shettima?
Batun amincewa da takarar Shugaba Tinubu da Shettima a zaben shekara ta 2027, ya bar baya da kura a taron APC na Gombe.
Shirin Safe 16.06.2025
Shirin Safe 16.06.2025
Shirin Rana: 15.06.2025
Najeriya: Me ya sa kalaman Tinubu suka harzuka 'yan adawa?
Manyan jam'iyun adawar dai sun kai ga harzuka da kalaman shugaban kasar a gaban majalisa a yanayi na barkwanci.
Bikin dimukradiyya ya yi karo da fushin al'umma
Jami’an tsaro sun tarwatsa matasa da suka yi kokarin yin zanga-zangar nuna bacin ransu a kan tsadar rayuwa.
Shirin Rana: 12.06.2025
Najeriya: Rantsar da shugaban kasa a majalisa
Martani kan amfanin da matakin majalisar dattawan Najeriya kan rantsar da shugaban kasa a farfajiyarta zai wa al'umma.
Shirin Yamma 10.06.2025
Gwamnoni sun koka kan yadda hare-hare ke barazana ga noma
Gwamnonin arewacin Najeriya sun koka kan yadda hare-hare ke haifar da matsalar tsaro da ke hana manoma aiki a gonakinsu.
Shirin Rana 09.06.2025
Shirin Rana 09.06.2025
Shirin Safe 09.06.2025
Shirin Safe 09.06.2025
Shirin Yamma 06.06.2025
Shirin Yamma 06.06.2025
Jaridun Jamus: Ambaliya a Mokwa, Najeriya
Ambaliyar ruwa a Najeriya da matakin Trump na haranta wa wasu kasashen Afirka shiga Amurka sun dauki hankali.
Jibril Aminu ya kafa tsarin ilimin makiyaya a Najeriya
Marigayi Farfesa Jibril Aminu ya kafa tsarin ilimin makiyaya a Najeriya lokacin da yake rike da mukamun ministan ilimi.
Shirin Yamma: 05.06.2025
Bill Gates zai tallafa wa Afirka da kudade masu yawa
Najeriya na daga cikin kasashen da Bill Gate zai taimakawa
Najeriya: Wanne hali al'ummar Mokwa ke ciki?
Dubban mutane sun rasa muhallansu sakamakon iftila'in ambaliyar ruwa da ta afku a garin Mokwa na jihar Niger a Najeriya.
Shirin Safe 04.06.2025
Shirin Safe 04.06.2025
Shafin da ya wuce
Shafi 20 daga 200
Shafi na gaba