Ousmane Dembélé na kungiyar kwallon kafa ta Paris Saint-Germain dan shekara 28 daga kasar Faransa ne, ya lashe kambun dan wasan kwallon kafa mafi lwazo a duniya wato Ballon d’Or. Shirin Dandalin Matasa na wannan lokaci, ya yi nazari kan nasara da daukaka.